Wannan labari ne mai girgizarwa ga mutanen kogi dama duk yan nigeria baki daya. Abubakar Audu yarasu ne jim kadan bayan an fadi sakamakon zaben sa da aka yi a kogi state wanda kuma shine ya cinye zaben.
Duk kafar watsa labarai sunce ya rasune bisa wata rashin lafiya da ba a fayyace ba, Allah ya jikansa ya kuma rahamshe shi ameen.
No comments:
Post a Comment